HAUSA

HAUSA

HAUSA

Kano: kotun Majistire a Jihar Kano ta Bada Belin Matasan da Ake Zargi da Cin Mutuncin Sheikh Umar Sani Fagge.

  Kotun majistire mai lamba 53 dake zaman ta a Normansland karkashin jagorancin mai shari’a Mustapha Sa’ad Datti, ta bada belin uku daga cikin matasan nan da aka hango su a fefan bidiyon da ya karade shafukan sada zumunta da zargin cin mutuncin fitattacan malaman addinin musulmci Sheik Umar Sani Fagge. Matasan da ‘yan sanda

Read More
HAUSA

Kano: Rundunar ‘Yan Sanda Zata Fara Bikin Ranar ‘Yan Sanda Ta Kasa, 2026

Yayin da ake tunkarar bikin ranar ‘Yan sanda ta kasa na 2026 mai taken “Haɗin Kai Da Gina Al’umma”. Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta shirya gudanar da wasu ayyuka na hulɗa da jama’a domin ƙarfafa dangantaka tsakaninta  da mutanen gari. Taken bana yana nuna muhimmancin haɗin kai tsakanin ‘yan sanda da al’umma wajen

Read More
HAUSA

Kungiyar Lauyoyin Gwamnatin Kano Zasu Tsunduma Yajin Aiki

Lauyoyin gwamnatin jahar kano na ma,aikatar sharia (ministry of justice kano state )sun shirya shiga yajin aikin sai baba ta gani. Shugaban kungiyar lauyoyin barrister Abdullahi Aminu Shamsu ne ya bayyana hakan ga manema labarai. Barrister Shamsu ya bayyana cewar sun zartas da shawarar tafiya yajin aikin ne sakamakon rashin biyan su wasu hakkokinsu da

Read More
HAUSA

An Bayar Da Belin Sheikh Makwarari Akan Kudi Naira Miliyan Ashirin

Kotun Majistri da ke zaman ta Kano ta ba da belin Malam Ibrahim Isa Makwarari kan  kudi Naira miliyan 20, bayan gurfanar da shi bisa zargin mallakar takardun filaye na bogi. Arewa Updates ta rawaito cewa, ana zargin Malam Ibrahim Isa Makwarari da samun takardun fili guda biyu da ake zargin na bogi ne, waɗanda

Read More
HAUSA

Kano:Kotu Ta Sallami Matar Da Tsohon Mijin Ta Ya Zarge Ta Da Hadin Baki Don Yi Masa Fashi

  Tunda fari dai an gurfanar da Usaina Sani da kuma Khadija Sani wadda itace tsohuwar matar Abubakar Abdullahi bisa zargin hadin baki domin aikata laifi da fashi da makami, bayan karanto musu laifin sun musanta, inda lauyar gwamnati mai gabatar da Kara Barista Zainab B Aliyu ta roki kotu ta basu wata rana domin

Read More
HAUSA

Kano: Babbar Kotun Jiha Ta Wanke Matar Da Aka Zarga Da Kashe Kishiyarta

Babbar kotun Jiha a kano karkashin mai shari`ah Zuwairah Yusuf ta wanke, tare da sallamar wata matar Aure mai Suna Fatima Dahiru wadda aka zarga da kashe Kishiyar ta marigayiya Wasila Yusuf. Fatima dake zaman Aure a Unguwar Farawa, dake yankin karamar Hukumar Kumbotso a nan kano, an gurfanar da ita a kotu ne, da

Read More
HAUSA

Tsanyawa: An Bude Ofishin Kano State Neighborhood Watch

    Karamar Hukumar Tsanyawa ta buɗe sabon ofishin rundunar tsaro, ta Kano State Neighborhood Watch, domin ƙarfafa tsaro da rage aikata laifuka a yankin. Wannan na cikin sanarwar da jami’in tsare-tsaren Shugaban karamar hukumar, Abubakar Mai Daraja Yan’awaki, ya fitar. wadda  ta ce Shugaban karamar hukumar Tsanyawa, Abdullahi Ishaq Yan’awaki, ne ya jagoranci taron

Read More
HAUSA

Kwamishinan Shari’ah Na Kano: Zamu Ci gaba da Tabbatar da Adalci a Sha’anin Shari’ah

Kwmaishinan Shari`ah na Jihar kano, Barrister Abdulkarim Kabiru Maude, SAN ya halarci taron tattaunawa na masu ruwa da tsaki, a harkar Shari`ah da harkokin hakkin Dan`adam, wanda Kungiyar Lauyoyi ta kasa a nan kano,reshen Ungogo ta shirya wanda ya gabata a litinin din nan 12/1/2026. Taron wanda ya gudana a harabar Babbar kotun Jiha a

Read More