Kano: kotun Majistire a Jihar Kano ta Bada Belin Matasan da Ake Zargi da Cin Mutuncin Sheikh Umar Sani Fagge.
Kotun majistire mai lamba 53 dake zaman ta a Normansland karkashin jagorancin mai shari’a Mustapha Sa’ad Datti, ta bada belin uku daga cikin matasan nan da aka hango su a fefan bidiyon da ya karade shafukan sada zumunta da zargin cin mutuncin fitattacan malaman addinin musulmci Sheik Umar Sani Fagge. Matasan da ‘yan sanda
