HAUSA

Abuja: Kotu Ta Yankewa Tsohon Ministan Lantarki Saleh Mamman Hukunci

Tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman, ya shiga hannu bayan da wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta same shi da laifin almundahanar kudade har Naira biliyan 33.8. Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ne karkashin mai shari’a James Omotosho naa ranar Alhamis, 7 ga Mayu, 2026 ya yanke wa tsohon Ministan Wutar Lantarki,

Read More
HAUSA

Gombe: Kotu a Gombe ta Yankewa Alƙalin Majistire Hukunci kan Karɓar Cin Hanci

  Babbar Kotun Jihar Gombe, ƙarƙashin jagorancin Mai shari’a H.H. Kereng, ta yanke wa wani alƙalin kotun majistare, Mohammad Suleiman Kumo, hukuncin ɗaurin shekara biyu da watanni shida a gidan yari ko zabin tarar Naira 500,000 bisa samunsa da laifin karɓar cin hanci. An fara gurfanar da Kumo a ranar 3 ga Disamba, 2025, kan

Read More
HAUSA

Kano: NDLEA Ta Bankado Wasu Koguna Da Dilolin Kwaya Suke Amfani Da su A Unguwar Rimin Kebe

  Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA), shiyyar Kano ta gano tare da fara rushe wasu koguna da hanyoyin karkashin ƙasa da ake amfani da su wajen shan da fataucin miyagun ƙwayoyi a yankin Rimin Kebe dake karamar hukumar Ungogo. Tun fari dai jami’an hukumar sun gudanar da wani samame ne

Read More
HAUSA

Kano: Babbar Kotun Jiha ta Yankewa Wani Matsashi Hukuncin Kisa

  Babbar Kotun Jihar Kano dake zamanta a Bompai karkashin jagorancin Mai Shari’a Zuwaira Yusuf ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya akan wani matashi mai suna  Abdulaziz Umar mazaunin Unguwar Fagge a Jihar Kano bayan samun sa laifin kashe Mubarak Salisu lokacin da suke korarin karbe masa waya aka titin race course dake Nassarawa

Read More
HAUSA

Kano: kotun Majistire a Jihar Kano ta Bada Belin Matasan da Ake Zargi da Cin Mutuncin Sheikh Umar Sani Fagge.

  Kotun majistire mai lamba 53 dake zaman ta a Normansland karkashin jagorancin mai shari’a Mustapha Sa’ad Datti, ta bada belin uku daga cikin matasan nan da aka hango su a fefan bidiyon da ya karade shafukan sada zumunta da zargin cin mutuncin fitattacan malaman addinin musulmci Sheik Umar Sani Fagge. Matasan da ‘yan sanda

Read More
HAUSA

Kano: Rundunar ‘Yan Sanda Zata Fara Bikin Ranar ‘Yan Sanda Ta Kasa, 2026

Yayin da ake tunkarar bikin ranar ‘Yan sanda ta kasa na 2026 mai taken “Haɗin Kai Da Gina Al’umma”. Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta shirya gudanar da wasu ayyuka na hulɗa da jama’a domin ƙarfafa dangantaka tsakaninta  da mutanen gari. Taken bana yana nuna muhimmancin haɗin kai tsakanin ‘yan sanda da al’umma wajen

Read More
Fraud

Benin Court Jails Man Two Years for Bitcoin Fraud

The Economic and Financial Crimes Commission (EFCC), Benin Zonal Directorate, has secured the conviction of Osamudiamen Philip Ikilo for fraud. Ikilo was arraigned before Justice W.I. Aziegbemhin of the Edo State High Court sitting in Benin City on a one-count charge of stealing. According to the charge, the defendant, in March 2024, within the jurisdiction

Read More
Judiciary

Kano: TikTok User ‘Danhabu Muryar Arewa’ Arraigned in Kano Court Over Alleged Incitement

TikTok User ‘Danhabu Muryar Arewa’ Arraigned in Kano Court Over Alleged Incitement The police have arraigned a young man, Abubakar Ibrahim, popularly known on TikTok as Danhabu Muryar Arewa, before Magistrate Court No. 7 in Kano, presided over by Magistrate Halima Wali. According to reports by Arewa Updates, the young man is facing charges of

Read More